Monday, 20 February 2017

Maganganun Hikima Kan So: Idan tana sonka yanzu, to Menene damuwa

 Idan tana sonka yanzu, to Menene damuwa

Ba ka zama na farkon ta ba, ba ka zama na karshen ta ba, ko nata kai kadai. Tayi soyayya kamin ta sake soyayya. Amma idan tana sonka yanzu, to menene damuwa? Ita ba cikakka bace kaima haka, sannan dukan ku ku biyu bazaku taba zama cikakku ba, amma idan tana faranta maka, tana sanya ka tunanin biyu, don haka yi kokarin zama mutum wanda ya san yakan iya yin kuskure, ka rika ta, sannan ka bata abin da kake iya bata. Zata iya kasancewa tana tunanin ka a kowane dakika ta kowace rana, zata baka wani bangare wanda tasan bazaka karya ba a zuciyar ta. Don haka kada ka tsane ta, kuma kada ka canja mata, kada ka yi tunani ko tsammanin zata iya baka abin yafi karfin ta/bata iyawa. Kayi murmushi idan ta faranta maka, ka bari ta sani idan ta bata maka, idan bata nan kayi kewarta. 

Written by: 
Sharahbil Muhammad Sani

No comments:

Post a Comment